Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a sakatariyar Audu Baƙo a jihar Kano, ta yi hukunci akan shari’ar da dattijon nan Alhaji Alhassan Aminu Ɗan Tata...
Babbar kotun jaha mai lamba 16 karkashin jagorancin mai Shari’a Sanusi Ado Ma’aji, ta zartas da hukuncin kisa ta hanyar rataya akan mutumin nan ɗan ƙasar...
Gwamnatin jihar kano ta ce tana samun hadin kai dari bisa dari daga majalisar dokokin jihar kano. Gwamnan Kano Engr Abba Kabir Yusif ne ya bayyana...
Babbar Kotun jihar Kano da ke zamanta a Bompai, ta bada belin fitacciyar mai amfani da shafin nan na Tik-Tok Murja Ibrahim Kunya, tare da gindaya...
Gwamnatin jihar kano ta ce zancen da ke yawo na cewar ta ware naira biliyan shida domin ciyarwa a watan ramadana ba gaskiya bane. Engr Abba...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta ce cutar tarin fuka na ƙara yaɗuwa a tsakanin al’umma, wanda hakan tasa gwamnati jihar ta samar da wajan gwaji...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta ƙasa da ƙasa ta International Human Rights Commission, ta soki lamirin majalisar dattawan ƙasar nan, kan dakatar da sanatan Bauchi...
Gwamnatin Kano ta ce Malamai na da hakkin bibiyar yadda take raba tallafin kayan abincin a Kano. Gwamnan Kano Engr Abba Kabir Yusif ne ya bayyana...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci ƙaddamar da rabon tallafin kayan abinci da gidauniniyar Dangote Foundation za ta rabawa al’ummar kasar nan, domin...
Hadaddiyar kungiyar masu shirya fina-finai ta Mopan na sanar da dukkanin wadanda sukayi rijista cewa za ta fara bayar da shaida wato ID CARD ga masu...
Wasu matuƙa ababen hawa a ƙasan gadar ƙofar Nassarawa bakin Diga, sun koka tare da neman ɗaukin gwamnatin Kano, da shugabancin hukumar Karota ta jihar, bisa...
Gwamnan Kano Engr Abba Kabir Yusif ya koka dangane da yadda ake ciyar da abincin azumi a mazabar gidan maza dake karamar hukumar birni a nan...
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata ci gaba da bai wa shuwagabannin hukumomi da ma’aikatun gwamnati hadin kai yadda ya dace, domin sauke nauyin al’ummar jihar....
Gwamnatin Jihar Kano ta musanta batun da ake yaɗawa kan cewar gwamnatin bata ajiye kwarya a gurbin ta ba wajen nadin shugabannin ruko na kananan hukumomin...
Al’ummar garim Ja’en dake ƙaramar hukumar Gwale, sun yi tattaki zuwa ofishin kamfanin rarraba hasken wutar lantarki na KEDCO, da ke Rubadu road Gyadi-gyadi dan gabatar...