Babbar kotun jaha mai lamba 15 da ke zamanta a Mila Road a jihar Kano, karkashin jagorancin mai shari’a Sunusi Ado Ma’aji, ta ci gaba da...
Shugaban ƙungiyar jarumai ta masana’antar Hausa ta Kannywood Alhassan Kwallai, ya ce duk macen da ke da niyyar shiga harkar wasan Hausa ta dakata kada ta...
Kotun majistret mai lamba 29 karkashin jagorancin mai Shari’a Talatu Makama, ta aike da wani matashi gidan gyaran hali. Matashin mai suna Adamu Ibrahim ana zargin...
Babbar kotun shari’ar Muslunci da ke zamanta a Shahuci, karkashin jagorancin mai Shari’a Muhammad Sani, ta bayar da belin matasannan da ake zargin sun farfasa motar...
Jam’iyyar APC ta dakatar da tsohon gwamnan jihar Kano kuma shugaban jam’iyyar na kasa Dakta Abdullahi Umar Ganduje daga jam’iyyar. Mai bai wa jam’iyyar shawara a...
Babban limamin Kano, kuma wanda ya jagoranci sallar idi a babban masallacin idin na Kofar Mata a nan Kano, Farfesa Muhammed Sani Zaharaddin, ya ja hankalin...
Gwamnatin jihar Kano ta yi alkawari gyara titin da ya taso daga babban titin karamar hukumar Shanono zuwa garin Kundila da ke karamar hukumar. Gwamnan Kano...
Fitacciyar Jaruma a masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood Saratu Gidaɗo wadda akafi sani da Daso, ta rasu a yau Talata. Mijin ƙanwar marigayiya Daso, kuma...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce ba za ta saurarawa ɓata garin da suka ce ba za’a zauna lafiya ba, a yayin bikin ƙaramar Sallah....
Hukumar kula da gidajen adana namun daji ta jihar Kano, ta ce, za ta tsaurara matakan tsaro a lokutan bukukuwan Sallah domin kare lafiya da rayuka,...
Hukumar kula da zirga zirgar Ababen Hawa ta jiha KAROTA, ta ce za ta zuba jami’anta su 1500, domin sanya idanu a shagulgulan bikin ƙaramar Sallah,...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce za ta yi aiki, ba sani ba sabo ga duk wanda ya ce, zai tayar da hankalin al’umma ko...
An shiga ruɗani yayin da aka yi zargin wani matashi da kashe ƙannensa mata su biyu a unguwar Hausawar Mandawari da ke jihar Kano. Tuna fari...
Babban kwamandan hukumar Hisba ta jihar Kano Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, ya shawarci al’ummar Musulmi da su gujewa sakacin yin Ibada a cikin sauran ranakun azumin...
Yanzu haka kwamitin ganin wata na Fadar mai alfarma sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya buƙaci al’ummar musulmin ƙasar nan da su fara duban...